Shugaban Aljeriya ya jaddada cewa:
Tehran (IQNA) Shugaban kasar Aljeriya Abdel Majid Taboun ya jaddada cewa Falasdinu batu ne na kasa ga Aljeriya kuma dukkan al'ummar Aljeriya suna goyon bayan fafutikar Falasdinu.
Lambar Labari: 3487907 Ranar Watsawa : 2022/09/25
Tehran (IQNA) Cyril Ramafoza ya ce kungiyoyi irin su ISIS da suka kai hari a kasashen Afirka irin su Mozambik da Uganda, za su iya isa Afirka ta Kudu.
Lambar Labari: 3486600 Ranar Watsawa : 2021/11/24
Tehran (IQNA) Sojojin Masar biyu ne aka kashe a wani hari da mayakan Daesh suka kai wa sojojin Masar a lardin Sina ta Arewa.
Lambar Labari: 3486517 Ranar Watsawa : 2021/11/05
Tehran (IQNA) Shugaban Faransa Emmanuel Macron, ya yi barazanar janye dakarun kasarsa daga Mali idan ta kama hanyar zama kasa mai tsatsaurin ra’ayin Islama.
Lambar Labari: 3485966 Ranar Watsawa : 2021/05/30
Tehran (IQNA) an bude masallacin Taqsim a dandalin Taqsim da ke birnin Istanbul a kasar Turkiya.
Lambar Labari: 3485959 Ranar Watsawa : 2021/05/29
Tehran (IQNA) babban kwamandan rundunar sa kai ta al’ummar Iraki Hashd Al-shaabi, Faleh Fayyad, ya jaddada cewa dole ne sojojin Amurka su fice daga kasar Iraki.
Lambar Labari: 3485566 Ranar Watsawa : 2021/01/18
Tehran (IQNA) shugaban kasar Iran ya bayyana cewa nan da ranar Lahadi Amurka za ta kara shan wata kunya dangane da kasar Iran.
Lambar Labari: 3485273 Ranar Watsawa : 2020/10/14
Tehran (IQNA) shugaban kasar Tunsia ya bayar umarnin killace kasar baki daya saboda cutar corona.
Lambar Labari: 3484639 Ranar Watsawa : 2020/03/20